• About
  • Contact
Monday, June 16, 2025
  • Login
Ibrahim Sheme
  • Home
  • Bookworm
  • Book Publishing
  • Media
    • News & Events
    • Gallery
  • Blog
    • Columns
      • Blueprint
      • Leadership Weekend
    • Da Hausa
    • Online Musings
No Result
View All Result
  • Home
  • Bookworm
  • Book Publishing
  • Media
    • News & Events
    • Gallery
  • Blog
    • Columns
      • Blueprint
      • Leadership Weekend
    • Da Hausa
    • Online Musings
No Result
View All Result
Ibrahim Sheme
No Result
View All Result
Home Da Hausa

Marubuta irin su Ibrahim Sheme…

FADILA H. ALIYU by FADILA H. ALIYU
December 18, 2023
in Da Hausa
0
Marubuta irin su Ibrahim Sheme…

 

Marubuta irin su Ibrahim Sheme ana yin su ne sau ɗaya a ƙarni.

Sheme marubuci ne da ba shi da tsara a wannan zamanin, littafin sa ɗaya tak ya girmi ɗari na wasu fitattu marubutan, tunda daga fejin farko na littafin sa za ka fahimci irin tsananin baiwa da kwanyar da Allah ya zuba masa.

Littafin sa na ‘Yartsana 🔞 plus ne za su iya karantawa. Na yi ta maimaitawa cewa akwai mutane masu ƙwaƙwalwa a cikin al’ummar Hausawa ba a sani ba, su na da baiwa wacce ba ta da sirki. Ka na karanta littafin sa ka na ganin komai kamar a gaban ka aka yi.

Ina mafarkin na yi rubutu tare da Oga Sheme ko na littafi ko na series saboda na san daraja ta za ta ƙaru a fannin rubuta. Saboda Sheme dole daga kan sa a yi kiɗan tashi.

Mu na da marubuta a cikin Hausawa masu basira.

GOLDEN PEN

Loading

Share this:

  • Facebook
  • X

Like this:

Like Loading...
Tags: 'Yartsanaadabin HausaFadila H. AliyuIbrahim Shememarubutasharhi
Previous Post

From the Atta to the Ohinoyi: A Glimpse of Ebira History

Next Post

Taken Mahammadu ɗan Saleh daga Kassu Zurmi

Next Post
Taken Mahammadu ɗan Saleh daga Kassu Zurmi

Taken Mahammadu ɗan Saleh daga Kassu Zurmi

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recent Posts

  • Wale Okediran @ 70: Tribute to a Workaholic Writer
  • ‘Found in Translation: Writing in Indigenous Languages’
  • Motherland at 64
  • Cikar Shehu Ɗahiru Usman Bauchi shekara 100
  • Wanda Ba Ya Fushi Da Yin Allah

Recent Comments

  1. UMAR IBRAHIM ABDULLAHI on Ta’aziyyar Hajiya Saratu Giɗaɗo (Daso) a Ranar Arba’in
Ibrahim Sheme No. 19, Chelsea Chibuzor Street, Katampe District Abuja, FCT Nigeria 📞 +234 0809 400 0071 (text) ✉️ ibrahimsheme@gmail.com
  • Home
  • About
  • Contact

© 2023 Ibrahim Sheme

No Result
View All Result
  • Home
  • Bookworm
  • Book Publishing
  • Media
    • News & Events
    • Gallery
  • Blog
    • Columns
      • Blueprint
      • Leadership Weekend
    • Da Hausa
    • Online Musings

© 2023 Ibrahim Sheme

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
%d