• About
  • Contact
Sunday, April 5, 2026
  • Login
Ibrahim Sheme
  • Home
  • Bookworm
  • Book Publishing
  • Media
    • News & Events
    • Gallery
  • Blog
    • Columns
      • Blueprint
      • Leadership Weekend
    • Da Hausa
    • Online Musings
No Result
View All Result
  • Home
  • Bookworm
  • Book Publishing
  • Media
    • News & Events
    • Gallery
  • Blog
    • Columns
      • Blueprint
      • Leadership Weekend
    • Da Hausa
    • Online Musings
Ibrahim Sheme
No Result
View All Result
Ibrahim Sheme
No Result
View All Result
Home Da Hausa

WANENE MU’AZU HADEJIA?

by IBRAHIM SHEME
March 23, 2007
0
0
SHARES
4
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Na dade ina tunanin shin wai waye Malam Mu’azu Hadejia? Tun mu na firamare na fara karanta littafin wakokin sa, mai suna “Wakokin Mu’azu Hadejia” wanda kamfanin NNPC Zariya ya wallafa.

Ko akwai wanda ya san tarihin wannan bawan Allah? Sau da yawa za ka ji ana maganar asalin su Malam Sa’adu Zungur, Malam Akilu Aliyu, Malam Aliyu Namangi, ds., to amma shi Mu’azu Hadejia da wuya ka ji tarihin sa.

Ga aikin gida nan (homework), na bayar. Sai a taimaka a yi.

Loading

Share this:

  • Click to share on Facebook (Opens in new window) Facebook
  • Click to share on X (Opens in new window) X

Like this:

Like Loading...
Previous Post

WANENE MU’AZU HADEJIA? Amsa ga Sheme

Next Post

VI by John Haynes

Next Post
Sheme & Haynes

VI by John Haynes

The Good and the Ugly

The Good and the Ugly

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recent Posts

  • Tsokaci Kan Waƙar ‘Sarkin Bori Sule’ Ta Alhaji Mamman Shata Katsina
  • Bature Tanimu Gagare: Fighting, Not Just With His Pen
  • Goron Sallah
  • Wale Okediran at 70: Tribute to a Workaholic Writer
  • ‘Found in Translation: Writing in Indigenous Languages’

Recent Comments

  1. UMAR IBRAHIM ABDULLAHI on Ta’aziyyar Hajiya Saratu Giɗaɗo (Daso) a Ranar Arba’in
Ibrahim Sheme No. 19, Chelsea Chibuzor Street, Katampe District Abuja, FCT Nigeria 📞 +234 0809 400 0071 (text) ✉️ ibrahimsheme@gmail.com
  • Home
  • About
  • Contact

© 2023 Ibrahim Sheme

No Result
View All Result
  • Home
  • Bookworm
  • Book Publishing
  • Media
    • News & Events
    • Gallery
  • Blog
    • Columns
      • Blueprint
      • Leadership Weekend
    • Da Hausa
    • Online Musings

© 2023 Ibrahim Sheme

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
%d