• About
  • Contact
Sunday, July 27, 2025
  • Login
Ibrahim Sheme
  • Home
  • Bookworm
  • Book Publishing
  • Media
    • News & Events
    • Gallery
  • Blog
    • Columns
      • Blueprint
      • Leadership Weekend
    • Da Hausa
    • Online Musings
No Result
View All Result
  • Home
  • Bookworm
  • Book Publishing
  • Media
    • News & Events
    • Gallery
  • Blog
    • Columns
      • Blueprint
      • Leadership Weekend
    • Da Hausa
    • Online Musings
No Result
View All Result
Ibrahim Sheme
No Result
View All Result
Home Da Hausa

Musulmi ne abokin gabar Musulmi

IBRAHIM SHEME by IBRAHIM SHEME
September 29, 2007
in Da Hausa
0

A cikin wannan makon, labari ya bazu a Kano cewa wai an samu wani sabon bulufim kuma na wata ‘yar fim ɗin, wato bayan na Maryam Hiyana da ya bazu a gari. Wai wata wadda sunan ta ya fara da suna “M” ce ita ma ta yi majigin batsa.

To a gaskiya na yi cikakken bincike, na gano cewa sam, labarin ba gaskiya ba ne.

Abin da ya faru shi ne, wasu shaƙiyyai (ko wani shaƙiyyi) ne su ka ɗauki wani bulufim na Amerika, su ka saka a cikin wayar GSM, su ka ba shi sunan ita wannan “M” ɗin, su ka kuma yaɗa a garin Kano cewa wai ita ma ta yi bulufim.

Inda za ka san cewa ana bin ‘yan fim da sharri da gangan shi ne yadda su kan su Turawan da ke cikin wannan fim, ba ma bakar fata ba ne, a’a, jajaye ne su ke yin lalatar, to amma don sharri sai aka ba fim ɗin sunan “M” ɗin.

Don haka don Allah mu daina saurin yaɗa ji-ta-ji-ta. Sai ka ga mutum bai yi wani bincike ba, amma da jin cewa an yi kaza sai ya shiga yaɗawa, wani har a intanet (wataƙila don kada a riga shi!). Don Allah mu daina yaɗa ji-ta-ji-ta. Mu tuna, a yau Musulmi shi ne babban abokin gabar Musulmi; Musulmi ne ke ɗaukar wuƙa ya daɓa wa cikin sa. Mun ga haka a al’amarin Hiyana.

Loading

Share this:

  • Facebook
  • X

Like this:

Like Loading...
Previous Post

Taron ƙona finafinai a Kano

Next Post

Kaduna Sharia court bans book

Next Post
Kaduna Sharia court bans book

Kaduna Sharia court bans book

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recent Posts

  • Bature Tanimu Gagare: Fighting, Not Just With His Pen
  • Goron Sallah
  • Wale Okediran @ 70: Tribute to a Workaholic Writer
  • ‘Found in Translation: Writing in Indigenous Languages’
  • Motherland at 64

Recent Comments

  1. UMAR IBRAHIM ABDULLAHI on Ta’aziyyar Hajiya Saratu Giɗaɗo (Daso) a Ranar Arba’in
Ibrahim Sheme No. 19, Chelsea Chibuzor Street, Katampe District Abuja, FCT Nigeria 📞 +234 0809 400 0071 (text) ✉️ ibrahimsheme@gmail.com
  • Home
  • About
  • Contact

© 2023 Ibrahim Sheme

No Result
View All Result
  • Home
  • Bookworm
  • Book Publishing
  • Media
    • News & Events
    • Gallery
  • Blog
    • Columns
      • Blueprint
      • Leadership Weekend
    • Da Hausa
    • Online Musings

© 2023 Ibrahim Sheme

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
%d