• About
  • Contact
Tuesday, July 1, 2025
  • Login
Ibrahim Sheme
  • Home
  • Bookworm
  • Book Publishing
  • Media
    • News & Events
    • Gallery
  • Blog
    • Columns
      • Blueprint
      • Leadership Weekend
    • Da Hausa
    • Online Musings
No Result
View All Result
  • Home
  • Bookworm
  • Book Publishing
  • Media
    • News & Events
    • Gallery
  • Blog
    • Columns
      • Blueprint
      • Leadership Weekend
    • Da Hausa
    • Online Musings
No Result
View All Result
Ibrahim Sheme
No Result
View All Result
Home Da Hausa

Sannu da zuwa, Talatu Danny!

IBRAHIM SHEME by IBRAHIM SHEME
June 9, 2008
in Da Hausa
0
Carmen McCain (Talatu Danny) (Hoto daga: carmenmccain.com)
Carmen McCain (Talatu Danny) (Hoto daga: carmenmccain.com)

Carmen McCain (Talatu Danny) (Hoto daga: carmenmccain.com)

A makon jiya na samu wasiƙar i-mel daga Malama Talatu Danny, inda ta gaya mani (tare da sauran abokan ta a Nijeriya) cewa ta iso Nijeriya daga Amurka. Talatu, wadda sunan ta na yanka Carmen McCain, ta ce a yanzu ta na hutawa a gidan mahaifin ta a Jos kafin ta fantsama zuwa Kano da sauran garuruwa.

Talatu dai ƙawar mu ce ‘yar ƙasar Amurka da ke koyon Hausa da al’adun Hausawa, musamman a ɓangaren littattafai da finafinai. Ta kan kira kan ta ɗaliba (ko da yake mu a wurin mu malama mu ka ɗauke ta!) a wata jami’a a Amurka.

Ta na da fitaccen gidan yana a intanet mai sunan ta, inda ta kan bayyana tunanin ta kan al’amura daban-daban da su ka shafi al’adun Afrika kamar yadda ake nuna su a hanyoyin sadarwa na zamani. Ta kan kuma bayyana labarai da tunani a kan rayuwar ita kan ta.

Talatu, ina yi maki barka da zuwa (ko in ce barka da dawowa) Nijeriya. Tare da fatan za ki ji daɗin wannan zaman, kuma ya kasance kin ci moriyar wannan balaguro da ki ka yi.

Lale marhabin!

Loading

Share this:

  • Facebook
  • X

Like this:

Like Loading...
Previous Post

Another feather in my cap!

Next Post

Hafsatu Abdulwahid: Gwagwarmayar Jikanyar Mujaddadi A Fagen Rubutu

Next Post

Hafsatu Abdulwahid: Gwagwarmayar Jikanyar Mujaddadi A Fagen Rubutu

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recent Posts

  • Goron Sallah
  • Wale Okediran @ 70: Tribute to a Workaholic Writer
  • ‘Found in Translation: Writing in Indigenous Languages’
  • Motherland at 64
  • Cikar Shehu Ɗahiru Usman Bauchi shekara 100

Recent Comments

  1. UMAR IBRAHIM ABDULLAHI on Ta’aziyyar Hajiya Saratu Giɗaɗo (Daso) a Ranar Arba’in
Ibrahim Sheme No. 19, Chelsea Chibuzor Street, Katampe District Abuja, FCT Nigeria 📞 +234 0809 400 0071 (text) ✉️ ibrahimsheme@gmail.com
  • Home
  • About
  • Contact

© 2023 Ibrahim Sheme

No Result
View All Result
  • Home
  • Bookworm
  • Book Publishing
  • Media
    • News & Events
    • Gallery
  • Blog
    • Columns
      • Blueprint
      • Leadership Weekend
    • Da Hausa
    • Online Musings

© 2023 Ibrahim Sheme

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
%d