Hausa Write-ups

Ashe Narambad’a Bai Mutu Ba!

Wani manazarcin adabin Hausa ya na nan ya duk’ufa kan tattara kammalallen tarihi da wak’ok’in d’aya daga cikin shahararrun makad’an Hausa, wato marigayi Ibrahim Narambad’a Duk wanda ya san abin da ake kira “wak’ar Hausa,” to ya san Makad’a Ibrahim Narambad’a. Hasali ma dai akwai muhawara k’wak’k’wara kan waye ya fi fasaha tsakanin Narambad’a da …

Ashe Narambad’a Bai Mutu Ba! Read More »

JARABA 1

JARABA wani sabon littafi ne da na ke rubutawa, ana bugawa a jaridar Leadership Hausa kowace Juma’a. Wannan shi ne kashi na farko, wanda zai fito jibi Juma’a a jaridar idan Allah ya kai mu. A sha karatu lafiya. BABI NA DAYA Tara ta gota. Lokacin da Tanimu ke karyawa, ya ji lokacin da tamburan …

JARABA 1 Read More »

A DAIDAITA SAHU

HUKUMAR A DAIDAITA SAHU TA JIHAR KANOLamba 2, Sabo Bakinzuwo Road, P.M.B. 3313 Kano, Nijeriya. Web: www.adaidaitasahu.org 2 ga Sha’aban 142816 ga Agusta 2007Zuwa ga Shugabannin Masu Shirin Fim Jihar KanoAssalamu Alaikum. BUD’AD’D’IYAR WASIKA ZUWA GA KUNGIYAR MASU SHIRYA FINAFINAI TA JIHAR KANO Hukumar A Daidaita Sahu ta Jihar Kano ta na shawartar ku da …

A DAIDAITA SAHU Read More »

Hira Da Usman Bobo Kan Badaƙalar Maryam Hiyana

Gyaran waya ya ba abokin sa, shi kuma ya kwafi majigin daga ciki Bobo ya rantse sau 16 cikin guntuwar tattaunawa Ya na neman afuwar dukkan Musulmi ALHAJI Usman Bobo, ɗan canjin nan da ya ɗauki majigin batsa tare da Maryam Usman Hiyana (ga hoton ta nan a sama), ya ɓace ɓat tun daga lokacin …

Hira Da Usman Bobo Kan Badaƙalar Maryam Hiyana Read More »